Posts

Showing posts from October, 2019

HADITHS NO 2

Daga Abu Jahmu dan Haris dan simmata al-Ansari (RA) yace, Manzo Allah (SAW) yace,  "Damai wucewa ta gaban mai sallah yasan irin zunubin dake kansa, da ya kasance mafi alheri gare ya tsaya arba'in da ya wuce ta gabansa (mai sallah) Bukhari Hadisi na (765) Muslim Hadisi na (463)

HADITH OF THE DAY

An karbo daga Abu Huraira (RA) yace: Naji Manzon Allah (SAW) yana cewa : "Kada dayanku ya sake yayi Azumi ranar juma'a, sai dai (Idan)yayi Azumin wata rana kafinta ita, ko zai yi a bayanta. bukhari Hadisi na (1952) Muslim Hadisi na (1147)